Arewa
Yayin da matsalar tsaro ke kara tabarbarewa musamman a yankin arewacin Najeriya, wasu mayakan Boko Haram sun kwashi kashin su a hannu a wurin dakarun sojoji.
Gwamnatin Buhari ta zargi gwamnan jihar Benue da hannu wajen wasu kashe-kashen da suka faru a jihar Benue. FG ta ce, gwamnan yana tunzura wata kabila kan wata.
Zamfara - Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mataealle, ya yi kira ga masu ruwa da tsaki a kasar nan a saka dokar ta baci a yankin arewa maso gabas kan matsalar tsaro
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya magantu kan lamarin da ya faru mara dadi a kwalejin horar da sojoji na NDA a cikin makon nan. Ya ce hakan zai taimaki sojojin.
Rundunar sojojin Najeriya ta karyata batun da ke yawo cewa, rundunar na shirin daukar tubabbun 'yan ta'addan Boko Haram aiki bayan da suka mika wuya yanzu.
Babban Hafsan Tsaro (CDS) Lucky Irabor ya bayyana bukatar a nemo tsoffin sojoji domin su taimaka wajen yakar ta'addanci a Najeriya musamman arewa maso gabas.
Gwamnan jihar Borno Zulum ya bayyana yadda matsalar Boko Haram ta jawo asarar mutane da dama a fadin jihar ta Borno. Gwamnan ya ce akalla kashi 10 na jihar sun
Gwamnatin jihar kaduna ta rushe wasu gidaje a Barnawa da Narayi saboda kin bin dokar da gwamnati da kuma lura da barazanar tsaro a yankin unguwannin da al'umomi
Shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan ya bayyana shakkunsa kan wasu da ke mika wuya da sunan sun tuba cikin mayaka da 'yan ta'addan Boko Haram da na ISWAP.
Arewa
Samu kari