Aikin Hajji
Hukumar jin dadin Alhazai ta kirayi maniyyatan jihar Kano akan su gaggauta cika kudaden kujerun su kafin lokaci ya kurace yayin da ta kayyade adadin kudin kujerun na bana wanda aka samu rangwami na wani kaso a wannan shekara.
A yau, Litinin, hukumar kula gidajen yari ta kasa (NPS) ta buga sanarwar zata dauki ma'aikata a wasu jaridun kasar nan. Sanarwar ta bayyana cewar, hukumar NPS na sanar da dukkan 'yan Najeriya dake bukatar aiki da hukumar cewar zas
Majalisar dattijai na yunkurin tsige shugaba Buhari ne saboda ya sabawa sashe na 80 na kundin tsarin mulkin Najeriya wajen fitar da Dalar Amurka $496 daga asusun rarar man fetur domin sayen wasu jiragen yaki na musamman daga kasar
Mai rikon kwaryar shugabancin hukumar, Ibrahim Magu, ya bayyana jin dadin sa bisa kammala aikin ginin sabuwar shelkwatar hukumar. "Ina godiya ga shugaban kasa da ya bawa wannan aiki fifiko. Hakan ya kara jadda aniyar da yake da
Da yake ganawa da manema labarai ranar Juma'a a garin Kano, Kassim, ya ce, jajircewar jami'an hukumar ne ta basu nasarar kama kayan. Kazalika ya bayyana cewar ofishin hukumar ya sami kudin shiga da adadinsu ya kai biliyan N4.3bn t
Maniyata 'yan Najeriya da ke son zuwa Kasar Saudiyya don sauke farali sun koka kan wahalwalun da ke tatare da sabuwar hanyar daukan bayanan matafiya ta hanyar na'aurar mai kwakwalwa da kasar ta bullo da shi. A dai shekara 2017 ne
Mun samu labari cewa masu niyyar sauke farali a kasar nan za su biya Miliyan daya da rabi a bana. Hukumar kula da Alhazan Najeriya ta bada lokaci a gama biyan kudin jirgi. Ya kuma zama dole ayi takardun fasfo da sauran su.
Hukumar aikin hajji ta kasar Saudiya ta yi tanadin kujeru 95,000 ga maniyyatan Najeriya da zasu gudanar da aikin hajjin su a bana, wannan shine adadin kujeru da gwamnatin kasar ta baiwa Najeriya a shekarar da ta gabata.
Saudiyya na san ran yawan mahajjata su karu sannan kuma za ta rika aiki da takardun biza daga badi - A da can ba a bukatar biza wajen shiga aikin hajji ko umrah
Aikin Hajji
Samu kari