Aikin Hajji

Abu 6 da masu azumi suka fi yawaita tambaya
Abu 6 da masu azumi suka fi yawaita tambaya
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yayin da Musulmi a duniya ke cigaba da azumtar watan Ramadana da muke ciki, wani malamin addini Islama kuma mahaddacin Alqur’ani, Shabbir Hassan, ya kawo jerin mas’aloli guda 6 da masu azumi suka fi yawaita tambaya a kan su tun

Jihar Kaduna ta fitar da kunshin kudin Hajjin bana
Jihar Kaduna ta fitar da kunshin kudin Hajjin bana
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Dantsoho ya bayar da wannan sanarwan ne a ofishin hukumar da ke Kaduna a yau Laraba 23 ga watan Mayu. Ya kara da cewa an samu ragowar N44,615 idan aka kwatanta da kudin kujera a barar wato shekarar 2017. Dantsoho ya ce: "An cinma

Hukumar EFCC zata canja ofis sati mai zuwa
Hukumar EFCC zata canja ofis sati mai zuwa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Mai rikon kwaryar shugabancin hukumar, Ibrahim Magu, ya bayyana jin dadin sa bisa kammala aikin ginin sabuwar shelkwatar hukumar. "Ina godiya ga shugaban kasa da ya bawa wannan aiki fifiko. Hakan ya kara jadda aniyar da yake da