Aikin Hajji
Kareem Benzeman ya garzaya kasar Saudiyya ne bayan daya fafata a wasan da aka buga tsakanin Real Madrid da Valencia a ranar Lahadin makon data gabata.
Saudiyya ta sanar da ranar Arafah zai kama ranar Alhamis 31 ga watan Agusta, sannan ranar Juma’a, 1 ga watan Satumba zata zama ranar Sallar layya a kasar.
Kimanin maniyyata 1100 daga jihar Taraba zasu tafi aikin hajji a kasan Saudiyya a ranar Alhamis.Inji seketaren hukumar kula da alhazai na jihar Taraba
Alamu sun bayyana cewa fiye da rabin maniyyatan jihar Jigawa ba za su samu damar gudanar da aikin Hajjin bana sanadiyar gazawar da suka yi wajen bayar da cikon
Anya farashin hajjin Bana babu matsala kuwa? Malam Jaafar Jaafar ya yi mana tsokaci kan batun hajjin bana, da ma batutuwa da ke kewaye da harkar kacokan.
Hukumar aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta bayyana dalilan da suka sa aka samu karin kusan kashi 50 bisa dari a kudin kujerar aikin hajjin bana a kasar.
Maniyyata aikin hajji daga Najeriya zasu akalla N1,500,000 kafin su sami daman sauke babban rukunin musulunci bana. Zuwa yanzu, hukumar kula da ayyukan Hajji ta
Dangane da jin dadin alhazai, alhazai za su samu mahalli mai inganci kuma kusa da harami kamar yadda sauran kasashen duniya ke samu suna jin dadi aikin su.
Uba yace zasu biya kudaden gidajen ne bayan sun tabbatar da kyan gidan da kuma kusancinsa da harami bakamar yadda akeyi da ba ace wai ga kayyadadden Kudi ba.
Aikin Hajji
Samu kari