Ahmed Ibrahim Lawan
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya bada rantsuwar fara aiki ga sabon sanatan mazaɓar Cross Rivers ta arewa, Sanata Agom Jarigbe, ranar Laraba.
Za a nadawa shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, da wasu fitattun 'yan Najeriya shida sarautar Iyin-Ekiti, a karamar hukumar Irepodun / Ifelodun.
Shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan ya bayyana shakkunsa kan wasu da ke mika wuya da sunan sun tuba cikin mayaka da 'yan ta'addan Boko Haram da na ISWAP.
ajalisar Dattijai ta amince da kudurin da ke neman a kafa Hukumar Hukunta Laifukan Zabe, ciki har da daure masu satar akwatin zabe shekara 20 a gidan yari.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan yayi sabuwar amarya a sirrance a wani biki da ba a tara jama'a ba a jihar Borno,SaharaReporters ta tattaro haka.
Shugaban majalisar dattawa,Ahmad Lawan, ya ce jam'iyyar APCza ta iya fuskantar kalubale bayan sauka mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2023 idan suka sake.
Shugaban majalisar dattijai, Ahmad Lawan, a ranar Laraba, 19 ga watan Mayu, ya ba da sanarwar dakatar da zaman majalisar na tsawon kwanaki bakwai masu zuwa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake tura bukatar karbo bashin kasashen waje na makudan kudade. Tuni majalisar dattawa ta fara zama kan batun na bashi a yau Talata.
Shugaban kasa Buhari ya nemi duba tare da amincewa da Mai Shari'a Salisu Garba don nada shi a matsayin mukaddashin babban alkalin babbar kotun birnin tarayya.
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari