Abun Bakin Ciki
Bayan zargin cin zarafin jami'an gwamnati, rundunar ‘yan sanda a Ogun ta ayyana fitaccen mawaki Habeeb Okikiola a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo.
An tsinci gawar Sufera Haruna Mohammed a wani dakin otal a Ogun. An fara bincike don gano macen da suka shigo tare da shi da sanin musabbabin mutuwarsa.
Jami’in NDLEA, Aliyu Imran, ya rasa ransa a Kaduna bayan wasu fusatattu sun banka masa wuta. Iyalansa sun zargi NDLEA da sakaci, amma hukumar ta yi martani.
Yayin da ake zargin neman ta da husuma, Gwamna Ademola Adeleke ya zargi tsohon gwamna Adegboyega Oyetola da shirin tayar da zaune tsaye a Jihar Osun.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa zanga-zanga ta barke a jihar Ondo wanda ya yi sanadin asarar dukiyoyi da kuma kona ofishin yan sanda bayan zargin mutuwar matashi.
Wata Kungiya ta yi Allah wadai da kisan limamin masallaci a Afirka ta Kudu, Muhsin Hendricks tana kira ga hukumomi su bincika ko an kashe shi ne saboda akidarsa.
Rahotanni da muke samu sun ce tsohuwar Jakadiyar Najeriya a Trinidad da Tobago, Ambasada Nne Furo Kurubo, a jihar Lagos tana da shekara 84 a duniya.
An tabbatar da cewa wasu yan daba sun kai wa tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a AAC, Omoyele Sowore, hari a Lagos yayin gasar tsere da ake yi a jihar.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar jagoran ƙungiyar yarbawa ta ƙasa watau Afenifere, Ayodele Adebanjo.
Abun Bakin Ciki
Samu kari