Abun Al Ajabi
Hillier Dalibar likitancin ce da bashi yayi wa katutu kuma hakan yasa ta fara sana’ar siyar da gwanjo da N2,000 amma yanzu arzikinta ya kai N48.5m,ta siya gida.
Yan sanda a garin Maiduguri sun kama tare da tsare wata tunkiya da yaranta biyu bayan wani ya shigar da kara kan cewa sun cinye masa soyayyen kifi da ya kasa.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta baro kasar Dubai don halartan bikin kawarta ta sha mamaki bayan ta gano cewa saurayinta aminiyar tata zata aura.
Mutane a kafar sada zumunta sun yi mamakin ganin wani nau'in takalmi da wani matashi ya saka ya tafi neman aure wani gida. Budurwa ta yada bidiyonsa a TikTok.
Gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu wanda ya kasance dan kirista ya burge yan Najeriya da dama yayin da aka gano shi yana karanta Fatiha a wani bidiyo.
Fitaccen attajirin ‘dan kasuwar Najeriya, Femi Otedola, ya fitar da zunzurutun kudi har N1.4 biliyan inda yayi hayar katafaren jirgin ruwa domin shagalin bazde.
Wani mai amfani da Twitter mai suna Vulfang Nwaru ya nuna damuwarsa bayan diyarsa ta shiga madafi sannan ta fasa tulin kwai har kiret daya. Hotunan sun yadu.
Wata babbar kotun yanki dake Karu a Abuja ta gurfanar da wani Okechukwu Eze mai shekaru 37 kan zargin cin zarafin wata mata tare da janyo zubewar cikin jikinta.
Bayan tsawon shekaru da dama tana jiran tsammani, Allah ya albarkaci wata yar Najeriya mai suna Chinwe Mbahotu da haihuwar yan uku, maza biyu da mace daya.
Abun Al Ajabi
Samu kari