Abuja
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, mataimakin shugaban kasa , Farfesa Yemi Osinbajo, jagoran jam’iyyar APC na kasa, Asiwaju Bola Ahmed, da gwamnoni sun halarci taro da shugabannin APC na kasa a Abuja. Jam’iyyar tayi mahawara a kan ha
A cigaba da tuntuba da neman goyon bayan ‘yan jam’iyyar PDP da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ke yi a fadin Najeriya, ayarin neman zaben nasa ya ziyarci garin Neja na jihar Minna. A sakon da Atiku ya rubuta a sha
Mai martaba Ogiame ya bayyana hakan ne a jiya, Talata, a fadar sa yayin karbar bakuncin Irone Rita Begho, mai neman takarar kujerar sanatan jihar Delta ta kudu a karkashin jam’iyyar APC. Bayan ya yabi ‘yar takara Begho tare da nun
Wani sakamakon zaben gwaji da jin ra’ayin jama’a da wata cibiyar Turai, Zeus Polls, ta gudanar ya nuna cewar jam’iyyar APC zata yi nasara a zaben 2019 tare da lashe kujerun gwamna fiye da wadanda take da su a yanzu. Kamfanin Dilla
Cikin wasikar da ya aika, manaja Raji yace: “sakamakon ranar Laraba rana ce ta aiki, don haka taro kamar wannan na siyasa zai takura ma ma’aikata gwamnati dake aiki a sakatariya gwamnatin tarayya, wanda take gab da dandalin.”
A wani jawabi da sakataren yada labaran PDP, Kola Ologbondian, ya fitar, ya bayyana cewar hatta yaki da cin hanci da gwamnatin Buhari ke tutiya da shi na bogi ne da ake amfani da shi domin muzgunawa 'yan jam'iyyar adawa. A jiya,
A yanzu haka akwai ‘yan takarar shugaban kasa mutum 11 a jam’iyyar ta PDP. Sun hada da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, gwamnan jihar Kano, Aminu Waziri Tambuwal, gwamna Ibrahim Hassan Dankwambo na jihar Gombe, tso
Kungiyar Ohanaeze ta kafe kan cewar kama matan tamkar cin mutunci da take hakkinsu na 'yan kasa, suna masu kafa hujja da cewar gwamnatin tarayya ta zabi sasantawa da 'yan ta'addar kungiyar Boko Haram amma ta gaza yin haka ga 'yan
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito rikici ya kaure ne a tsakanin matasan akan wata budurwa da guda daga cikinsu ke so, inda a wannan rana na Dakwa ya bi Abubakar har gida, inda ya bukaci ya fito su dambace, fitowarsa keda wuya ya kai mas
Abuja
Samu kari