Abuja
Wata yar bautar kasa mai shekaru 23 ta rasa ranta a sanadiyyar harbi da wani dan sanda yayi. Marigayiyar mai suna Linda Angela Igwetu ta rasa ranta ne a rabar Laraba da misalin karfe 3 na safe wanda ya rage saura kwana daya a...
Hukumar ‘yan sanda tayi nasarar cafke wasu ‘yan fashi biyu dake amfani da bindigar roba domin razana jama’a kafin su kwace masu abun hannunsu. An kama ‘yan fashin biyu; Michael Iheanacho na kasuwar kasa da kasa ta Alaba dake
A yau ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin takwaransa na kasar Faransa a fadar gwamnatin tarayya dake Abuja.Macron ya iso Najeriya da misalign karfe 3:10 na ranar yau, Talata, kuma kai tsaye ya wuce fadar shugaba B
Kamar yadda shafin jaridar The Nation ya bayyana mun samu rahoton cewa, a ranar yau ta Talata ne gwamnatin tarayya ta fara kaddamar da katafaren aiki gadan-gadan na sake gina babbar hanyar titin mota daga jihar Kano zuwa Abuja.
Mutane 12 sun samu munanan raunuka, a lokacin da wata mota mai daukar mutane 18 ta fadi a ranar Asabar dinnan, yayinda wata mota mai kirar Toyota Previa mai rijistirashin lamba FST 927 XP ta fada cikin wani rami, inda mutane 11...
A shekarara data gabata ne gwamanatin kasar nan ta amince da aikin hanyar, bayan wani zama da majalisar ministocin kasar nan suka yi a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari. Hanyar dai ta jima da lalacewa dalilin...
A yau ne ran ta biyu da fara gudanar da zaben sabbin shugabannin jam'iyyar APC kuma rana ta karshe. Bayyan kammala zaben kujerun da aka fafata takara a kan su, shugaban taron, gwamana Badaru Abubakar, ya sanar da Sakamako 21 ya zu
A jiya, Asabar, ne wasu ‘yan jam’iyyar APC daga jihar Kano suka gamu da ajalin su bayan motar su kirar Honda CRV tayi hatsari a garin Zaria a hanyar su ta zuwa wurin taron zaben shugabannin jam’iyyar APC. Jaridar Premium Times ta
A yayin da aka kamalla kada kuri’un kujeru 8 a zaben shugabannin APC da aka fara jiya, an nemi shugaban taron, gwamna Badaru Abubakar na jigawa, an rasa a yayin da ake jiran sa domin sanar da sakamakon zaben. Shugaban kasa Muhamma
Abuja
Samu kari