Abuja
Wata mata da ake zargin ta zunduma cikin tekun Legas bayan ganin motar ta a ajiye a saman gadar Third mainland a jihar Legas ta karyata rahotannin dake yawo a gari. A kwanakin baya ne kafafen yada labarai da suka hada da naij.com
Da yake bayyana dalilan sallamar ‘yan sandan daga aiki, Oti, ya ce uku daga cikin jami’an an sallame su ne saboda fesawa wani mutum, Mista Ademuwagun Temotope Solomon, barkonon tsohuwa a garin Festac. Lamarin ya haddasawa Ademuwag
Tudun Abiola, diyar marigayi MKO Abiola ta bayyana cewar tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo bai taba cin zabe ba a Najeriya tare da bayyana cewar an dora shi ne a kan mulki kawai domin a kwantar da hankalin Yarabawa a kan abi
Da ranar yau, Lahadi, 10 ga watan Yuni, jirgin shugaba Buhari ya tashi ya zuwa birnin Rabat na kasar Morocco a wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu da zai yi a kasar. Tun a jiya ne fadar shugabn kasa ta bayyana cewar shugaba Buhari
A karshen makon da ya gabat ne tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, tab akin mai watsa labarn sa, Kehinde Akinyemi, ya bayyana cewar gwamnatin shugaba Buhari na shirin daure shi har sai baba-ta-gani. Kalaman na Obasa
‘Allah ya karya Amurka” “Allah ya ceci Falasdin” da kuma “A sako mana Zakzaky”, sune wasu daga cikin kalaman da suke furtawa a yayin da suke zanga zangar, inda daga bisani suka taru a kasar gadar Julius Berger, inda a nan ne suka
A jawabin sa, Falana ya bayyana cewar mayar da 12 ga watan Yuni ranar dimokradiyya ya kara tabbatar da sahihancin zaben da tsohon shugaban kasa a mulkin soji, Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) ya rushe saboda mugunta. Babban lauyan
Kalmar “transmission” ta shiga bakin ‘yan Najeriya tun bayan nuna wani faifan bidiyo na shugaban rundunar ‘yan sanda, Ibrahim Idris, yana inda-indar karanta Kalmar yayin karanta wani jawabi. Tun a farkon ballewar faifan bidiyon a
Wani daga cikin ‘yan fashin da ake kira AY kuma shugaban wata kungiya Liberation Youth Movement dake kudancin jihar ya shaidawa ‘yan sandan cewar, “muna da alaka da shugaban majalisar dattijai domin mu yaran sa ne. Muna nan a kowa
Abuja
Samu kari