Abuja
An fara samun bullar annobar a Najeriya a cikin watan Fabrairu ta hannun wani baturen kasar Italiya da ya sauka a jihar Legas. Ya zuwa daren ranar Asabar, 18 ga
Akwai fargabar cewa jama'a sun yi watsi da shawarar NCDC, lamarin da zai iya haifar da yaduwar kwayar cutar covid-19 a makabartar da jama'a su ka yi wa tsinke d
Gwamnatin tarayya ta fara rabon kayayyan tallafin COVID-19 ga gidaje 600,000 a babbar birnin tarayya Abuja. Karamar ministar birnin tarayya, Ramatu Aliyu, ce ta
Wasu miyagu sun kai hari kauyen Peace da ke yankin Lugbe, babbar birnin tarayya, inda hakan ya yi sanadiyar mutuwar mutane uku, an kuma lalata dukiyoyi da dama.
Najeriya, kasar nahiyar Afrika ma fi yawan jama'a, ta saka dokar rufe rufe manyan biranenta; Legas da Abuja, tare da saka dokar takaita zirga-zirga a sauran sas
Hukumar babbar birnin tarayya, ta ce sakamakon gwaji ya nuna cewa mutane 90, wadanda suka nuna alamun cutar COVID-19 daga yankin Mpape, basa dauke da cutar.
Kwamishinan yada labarai a jihar Katsina, Mohammed Serika, ne ya sanar da hakan yayin da ya ke magana da manema labarai ranar Laraba. Ya bayyana cewa sun yanke
Da ta ke amsa tambaya a kan hanyar da gwamnati za ta bi wajen zakulo mutanen da su ka dace a bawa tallafin, ministar ta bayyana cewa gwamnati za ta yi amfani da
Gobara ta tashi a hedikwatar hukumar yi wa kasuwanci rijista ta kasa (CAC) da ke unguwar Maitama a birnin tarayya, Abuja. SaharaReporters tarawaito cewa wutar g
Abuja
Samu kari