Abuja
Rahotanni sun bayyana cewa ma su zanga-zanga sun yi ruwan duwatsu a kan jami'an 'yan sandan da ke kokarin hanasu cigaba da gudanar da tattakin da suka fara daga
Ministan sadarwa da sabon tsarin gina tattalin arziki ta hanyar fasahar zamani, Dakta Isa Ali Pantami, ne ya sanar da hakan yayin rantsar da kwamitin mutane 14
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya yi gargaɗin cewa dukkan wata hukumar gwamnati da ta ɗauki aiki ba tare da izini ba zata fuskanci hukuncin saka ma ta takunk
Ministan ya jinjinawa shugabancin Buhari a kan kokarin dora Najeriya a kan tafarkin cigaba duk tsaikon da tattalin arziki ya samu saboda ballewar annobar korona
Mataimakin shugaban majalisar dattijai, Sanata Ovie Omo-Agege, shine mataimakin shugaban kwamitin yayin da Barista Ekemini Cletus Udoh aka bashi mukamin sakatar
Dakarun rundunar sojoji sun ragargaji yan bindiga a hanyar Abuja zuwa Kaduna, sun yi nasarar kawar yan ta'addan biyu da jikkata wasu, sun kwato bindigogi biyu.
Muna da tsarin zama duk wata mu bibiyi harajinmu sannan mu tattara alƙaluma.Muna aiki akan ƙarasanin duk wasu hanyoyin zamani don mu dinga ganin harajin kamfano
Allah ya yiwa mukaddashin sakataren ilimi, Alhaji Umaru Marafa rasuwa, a yammacin Litinin, 29 ga watan Satumba, bayan ya yi fama da yar gajeruwar rashin lafiya.
An daura auren Bashir Ahmad da sahibarsa Naeemah Bindawa, a ranar Juma'a, 25 ga watan Satumba, 2020. An daura auren ne a babban Masallacin Juma'a na G.R.A, jih
Abuja
Samu kari