Abuja
Wasu masu zanga-zangar EndSARS sun mamaye titunan babban birni tarayya a ranar Laraba. Sun fara tattaruwa a Unity Fountain da ke Abuja kafin su nufi majalisa.
An zargi wasu jami'an tsaro da yi wa wata likita da wasu majinyata mugun duka a babban asibitin Maitama da ke Abuja a ranar Alhamis,lamarin da ya kawo hargitsi.
Majalisar wakilan Najeriya a yau ta zauna, inda ta karanta batutuwan da ke tattare da kasafin kudin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar a makon jiya.
Majalisar dattawan Najeriya ta zauna zaman majalisa, ta tattauna kan batun kasafin kudin da shugaba Buhari ya mika a makon jiya na shekarar 2022 da aka sa a gab
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha a ranar Talata, 12 ga watan Oktoba, cikin mutane ya caccaki Abdullahi Ganduje, bayan gwamnan jihar Kanon ya yi biris.
Rundunar 'yan sanda ta ashwarci 'yan Najeriya da su ba 'yan bindiga hadin kai yayin da aka kama su. A cewar 'yan sanda, hakan ne zai hana 'yan bindigan su cuce
Ministan babbar birnin tarayya, Muhammad Bello, ya sanar da kotu yadda diyar tsohon shugaban kasa, Zainab Yar'Adua ke yunkurin kwace wani fili da takardun bogi.
Jami'an yan sanda reshen babban birnin tarayya Abuja, sun yi ram da wasu mutum biyu da suke zargin na aikin kaiwa yan bindiga kayayyakin Abinci a yankin Kuje.
'Yan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun cafke mutane uku a karamar hukumar Kuje, wani dattijo mai shekaru 70, Sani Mani; Haruna Yahaya da Isah Haruna.
Abuja
Samu kari