Bola Tinubu
Bayan dawowa daga birnin Landan inda ya gana da wasu gwamnonin PDP, Bola Yinubu, Shettima, Adamu da jiga-jigan jam'iyyar APC sun sa labule a birnin tarayya.
Joe Igbokwe, daya cikin na hannun daman Asiwaju Bola Tinubu, ya yi martani kan ikirarin da wani Maxwell Nwadike ya yi na cewe likitan dan takarar shugaban kasa
Dele Momodu, mawallafi kuma dan siyasa, ya bayyana abin da ya faru tsakaninsa da Sanata Oluremi Tinubu, matar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, The P
A 'yan kwanakin nan gwamna Wike na ganawa da jiga-jigan siyasar Najeriya a jam'iyyu mabambanta, lamarin da ke kara kada hantar Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Mutum 22 da sukayi Fom din N100m na takara a zaben fidda gwanin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zasu gana don hada kai wa Tin
Idan jam’iyyar APC ta yi nasarar cigaba da mulki a Najeriya bayan 2023, Kashim Shettima zai zama mataimakin shugaban kasar nan, yace shi za a bar wa rikon tsaro
Sanata Dino Melaye yana ganin jam’iyyar PDP za ta shiga har Legas, ta koyawa Asiwaju Bola Tinubu darasi a siyasar 2023 duk da Tinubu ya fito daga jihar Legas.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta musanta yunkurin ruguza tsarinta domin hada kai da sauran jam'iyyun siyasa, Daily Trust ta ruwaito a yau Alhamis.
Aminu Bello Masari, gwamnan jihar Katsina ya bayyana kwarin giwarsa kan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu gwamnan jihar Legas.
Bola Tinubu
Samu kari