Bola Tinubu
Shettima ya ce, abubuwan mamaki da Bola Tinubu ya yi jihar Legas sadda yake gwamna su ne za su kasance a Najeriya bayan 2023 idan suka samu damar gaje Buhari.
Shugaban Hukumar EFCC na kasa, Abdulrasheed Bawa yace sun je kotu da sama da mutum 970 kotu daga Junairu zuwa Satumban 2021, amma babu wani babban ‘dan siyasa.
Yayin da zaɓen 2023 ke ƙara tunkaro wa, wani Malami da ya saba bayyana zancen Manzanci kan harkokin siyasar ƙasar nan, ya bayyana abinda ya sani game da 2023.
Wasu futattun matasa sun farmaki wani Bishap da suka yi zargin yana daya daga cikin fastocin bogi da suka halarci taron APC na kaddamar abokin takarar Tinubu.
Tsohon sufurin jiragen sama kuma jigon jam'iyyar APC, Cif Femi Fani-Kayode, ya bayyana cewa shi da sauran mambobin jam'iyyar za su yi aiki don ganin Bola Tinubu
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya gargadi wasu magoya bayan Asiwaju Bola Tinubu dan takarar shugaban kas na jam'iyyar APC, Daily Trust ta rahoto. Tinubu
Babban jigo yanzu a jam’iyyar APC, Femi Fani-Kayode ya fito gadan-gadan yana goyon bayan Bola Tinubu a zaben Shugaban kasa, a baya Fani-Kayode ya caccaki APC.
Jihar Legas - Al’ummar Arewa mazauna jihar Legas sunce suna harin samarwa Tinubu/Shettima kuri’u miliyan 1.5 a zaben shugaban kasa na 2023 mai zuwa. Rahoton Th.
Bola Ahmed Tinubu, ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, a ranar Juma'a ya ce Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP 'tantirin' maƙaryaci ne. Tinubu ya furta hak
Bola Tinubu
Samu kari