Yan ta'adda
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa tuni shi ya rubuta wasiyyarsa kuma ya na tabbacin cewa iyalansa ba za su fada kan kadarorin da ya bari ba.
Mutanen garuruwan da ke hanyar Kontagora-Rijau da ke kananan hukumomin Mariga da Rijau na jihar Neja sun gudu sun bar gidajensu sakamakon hare-haren ta’addanci.
Ministan Shari'a kuma Antoni Janar na ƙasar nan, Abubakar Malami, ya faɗi shirin da gwamnatin shugaban ƙasa Buhari ke yi kan masu ɗaukar nauyin ta'addanci.
Rahotannin da muke samu sun bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da matar mataimakin shugaban jam'iyyar PDP a wani yankin babban birnin tarayya Abuja.
Rundunar wasu jami'an tsaro sun kubutar da wasu mutanen da aka sace a jihar Kaduna. Gwamnatin jihar ta bayyana godiyarta ga jami'an tsaron da suka yi koakari.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce mayakan kungiyar ta'addanci ta Islamic State of West Africa Province (ISWAP) da iyalansu 104 sun mika wuya ga sojojin Najeriya.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan bindiga ne, sun kai hari majami'ar katolikan da ke Chawai a karamar hukumar Kaurun jihar Kaduna a daren Lahadi an kashe kuku.
Tsohon gwamnan jihar Borno Ali-Modu Sheriff, ya musanta zargin sa da ake da hannu cikin Boko Haram, inda a cewar sa jami'an tsaron sun dade suna binciken sa.
Dalibin da shi kadai ya rage hannun masu garkuwa da mutane dan makarantar Bethel Baptist, yayi mirsisi ya ki dawowa gida, ya bayyana yadda yake jindadin zaman.
Yan ta'adda
Samu kari