Yan ta'adda
Garba Shehu ya ce, sukar gwamnatin shugaban Muhammadu Buhari da Mathew Kukah ke yi yayi sanadiyyar jinkirin isowar jiragen yaki Super Tucano daga kasar Amurka.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Yobe ta tabbatar da batun kisan gillar da mayakan Boko Haram suka yi wa mutane 10 yayin da su ka raunana wasu da dama, Daily Nigerian
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina tayi nasarar sheke a kalla 'yan ta'adda guda biyu, tare da gano makamansu, kayan sihirce-sihircensu da abubuwa masu fashewa.
Bayan gudanar da bincike kan abun da ya faru, gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa yara shida suka mutu a harin jirgin yaƙin rundunar sojin sama ta Najeriya
Masu garkuwa da mutane sun yi barazanar aurar da wata budurwa mai suna Deborah da suka sace a wani gari a jihar Neja idan har iyayenta basu biya kudin fansa ba
Fadar shugaban kasa ta ce kafin a tura jiragen saman Tucano da aka siya daga Amurka don kawo karshen ta’addanci a yankin Arewa maso Yamma, akwai yarjejeniyar si
Farfesa Babagana Zulum, Gwamnan Jihar Borno yayin da yake amsar tubabbun ‘yan ta’adda ya ce gwamnati ba za ta makance wa hadarorin da ke tattare da shirin sabun
Dakarun sojin Najeriya sun bindige wani dan bindiga wanda aka gano cewa kwamandan 'yan awaren IPOB ne a Imo. Dakarun sun ce sun yi arangama da 'yan awaren ne.
Mayaƙan kungiyar ta'addanci ta ISWAP suna can sun kai hari sansanin sojoji a Borno. Daily Trust ta tattaro cewa ƴan ta'addan sun kai hari sansanin sojoji ne da
Yan ta'adda
Samu kari