Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo, ya magantu kan zargin da wasu rahotanni suka yi na cewa, yana kokarin kafa wata sabuwar jam'iyyar siyasa.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana aniyar kafa sabuwar jam'iyyar siyasa da za ta ke amsa manufofinsa. Ya zabi gwamnoni uku su jagoranceta.
Wasu tsoffin hotunan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo sun bayyana inda aka ganshi yana halartar tarurruka da nufin kai kasar Najeriya ga matakin ci gaba.
Tun bayan wata jita-jita da aka yaɗa lokacin da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, yake Landan hutawa da kuma duba lafiyarsa, O. Obasanjo ya sake taɓo zancen.
tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo, ya bayyana cewa nan da shekaru kadan Najeriya za ta shiga mummunan hali matukar ba sarrafa yawan haihuwa ba a kasar.
Kungiyar hadin kan mabiya addinai daban-daban don samar da zaman lafiya ta kira taro don tattaunawa kan lamuran da ke ci ma kasar tuwo a kwarya musamman tsaro.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya shawarci 'yan Najeriya da su dukufa da addu'o'i domin kuwa matsalolin Najeriya sun zarce duk yadda tsammani a kasar.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana kasar Najeriya a matsayin kasar da yanzu haka ke kwararar da daci da bakin ciki maimakon zuma da madara.
BMO ta zargi tsohon shugaban kasa Obasanjo da shirya makarkashiya don kifar da gwamnatin Buhari. Sai dai ba a ambaci sunan tsohon shugaban kasar ba kai tsaye.
Olusegun Obasanjo
Samu kari