Olusegun Obasanjo
Tun bayan wata jita-jita da aka yaɗa lokacin da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, yake Landan hutawa da kuma duba lafiyarsa, O. Obasanjo ya sake taɓo zancen.
tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo, ya bayyana cewa nan da shekaru kadan Najeriya za ta shiga mummunan hali matukar ba sarrafa yawan haihuwa ba a kasar.
Kungiyar hadin kan mabiya addinai daban-daban don samar da zaman lafiya ta kira taro don tattaunawa kan lamuran da ke ci ma kasar tuwo a kwarya musamman tsaro.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya shawarci 'yan Najeriya da su dukufa da addu'o'i domin kuwa matsalolin Najeriya sun zarce duk yadda tsammani a kasar.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana kasar Najeriya a matsayin kasar da yanzu haka ke kwararar da daci da bakin ciki maimakon zuma da madara.
BMO ta zargi tsohon shugaban kasa Obasanjo da shirya makarkashiya don kifar da gwamnatin Buhari. Sai dai ba a ambaci sunan tsohon shugaban kasar ba kai tsaye.
A kalla mutane biyu ne suka rasu sakamakon fashewar bututun iskar gas a cikin harabar Dakin Karatu na tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo Presidential Librar
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya shawarci gwamnatin Buhari kan hanyoyin da za a bi don tabbatar da an magance matsalar tsaro da kasar ke yi.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya bayyana irin kwarin gwiwar da yake da shi game Najeriya, ya kuma shaida cewa, kasar za ta shawo kan matsalolin da take fama das
Olusegun Obasanjo
Samu kari