Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Domin assasawa da hanzarta gwajin kwayar cutar korona a jihar Kano, a jiya gwamnatin jihar ta samar da sabon dakin gwaji don kiristocin jihar Kano da ke arewaci
Rev Samson Ayokunle, Shugaban kungiyar CAN, ya ce mugunta da laifuffukan da mutane ke aikatawa sabanin abun da Allah ya yi umurni ne ya haddasa annobar corona.
A yayin da tsoron mugunyar cutar coronavirus ta ci gaba da yaduwa, kungiyar kiristoci ta kasa ta umarci mabiyanta da su dakatar da duk lamurran bauta da zai tar
A jerin wasu sakonni da kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya wallafa a shafinsa na sada zumunta (Tuwita), fadar shugaban kasa ta bayyana cewa CAN ta gudanar da zanga - zanga ne sakamakon kisan gillar da mayakan kungiyar Boko Har
Shugabannin kungiyar Kiristocin Najeriya da malamai a Damaturu, babbar birnin jihar Yobe, sun nuna bakin ciki kan rahotannin cewa Leah Sharibu ta haifi ‘da namiji a tsare.
A jiya Mahaifin Leah Sharibu ya yi magana game da rade-radin haihuwar ‘Diyarsa. Sharibu cikin fushi, yake cewa ban yarda ‘Diyata ta auri ‘Dan Boko Haram har sun haihu ba.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sallami kafatanin manyan shuwagabannin hukumomin tsaron Najeriya gaba dayansu sakamakon cigaba da tabarbarewar tsaro da ake samu a Najeriya.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta yi Allah-wadai da kisan Reverend Lawan Andimi, wanda ya kasance Shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) na gida kuma babban fasto a yankin Michika, jihar Adamawa wanda kungiyar yan ta’adda ta yi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III tare da shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, Samson Olasupo za su gana a wani babban taro da zai gudana a babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba, 22 ga watan Janairu.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari