JAMB
Hukunar shirya jarabawar share fagen shiga makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta sanarda fara rijistar jaraɓawar ranar Asabar. Bayanin cike wa cikin sauki.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun jami'a ta JAMB ta fitar da jadawalin yadda jarabawar shiga jami'a ta UTME na wannan shekarar ta 2021 zata kasance.
Hukumar JAMB ta fitar da jadawalin yadda jarabawar share fagen shiga jami'a zata kasance a bana,hukumar taƙara da cewa wajibine kowane ɗalibi ya mallaki NIN
Hukumar JAMB ta tuhumi wasu ma'aikatan ta biyu kan laifin amsar nagoro su bada Admission, shugaban hukumar yace ba sani b sabo akan kowa aka kama da cin hanci.
A farkon Watannan da muke ciki ne aka fara tafka muhara akan karatun jami'a a Najeriya, saidai shugaban jamb ya bayyana cewa ba dole bane sai kowa yaje jami'a
Hukumar dake shirya jarabawar share fagen shiga jami'o'i a Najeriya tace ta tara 400 miƙiyan saboda canza ranar haihuwa a cikin shekara ɗaya tal, inji Oloyede
WAEC ta soke wata jarabawa da ɗalibai masu zaman kansu sukayi a kwanakin baya. Kuma ta bayyanar da tsarin da sabbin dalibai zasu bi domin subiya kudin karabawar
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB) ta sanar da ranar 15 ga watan Yuni a matsayin ranar ƙarshe na ba da gurbin shiga manyan makarantu a
JAMB ta bayyana a ranar Litinin 4 ga watan Janairu cewa, cibiyoyi su fara daura sunayen wadanda sukai jarrabawar a 2020. Kuma ba ta fara sabon rajistar 2021 ba.
JAMB
Samu kari