JAMB
Hukumar JAMB ta daga jarabawar gwajinta da ta saka za a yi a ranar Asabar, 30 ga watan Afrilu zuwa ranar Alhamis, 20 ga watan Mayun 2021,Daily Trust ta ruwaito.
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Makarantun Gaba da Sakandari, JAMB, ta ce yan fashin intanet sun kutsa shafinta sun sauya sunayen wasu ma'aikatan wucin gadi da
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta bayyana soke amfani da adireshin emel wajen gudanar rajistar jarrabawar 2021. Ta ce akwai hanyar da za a bi don rajistar a saukake.
Hukumar JAMB, ta zargi jami'ar Abuja da ba da guraben shiga ga dalibai ba bisa ka'ida ba. Hukumar ta kuma shawarci dalibai da su gujewa irin wannan barnar.
Hukunar shirya jarabawar share fagen shiga makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta sanarda fara rijistar jaraɓawar ranar Asabar. Bayanin cike wa cikin sauki.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun jami'a ta JAMB ta fitar da jadawalin yadda jarabawar shiga jami'a ta UTME na wannan shekarar ta 2021 zata kasance.
Hukumar JAMB ta fitar da jadawalin yadda jarabawar share fagen shiga jami'a zata kasance a bana,hukumar taƙara da cewa wajibine kowane ɗalibi ya mallaki NIN
Hukumar JAMB ta tuhumi wasu ma'aikatan ta biyu kan laifin amsar nagoro su bada Admission, shugaban hukumar yace ba sani b sabo akan kowa aka kama da cin hanci.
A farkon Watannan da muke ciki ne aka fara tafka muhara akan karatun jami'a a Najeriya, saidai shugaban jamb ya bayyana cewa ba dole bane sai kowa yaje jami'a
JAMB
Samu kari