Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon kwamishinan ilimi a jihar Kwara, kuma tdohon ɗan gani kashenin Bukola Saraki, ya fice daga babbar jam'iyyar hamayya PDP ya koma jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamnonin kudu maso yamma da ke mulki a APC su na tare da Hon. Duerimini Isaacs Kekemeke. Kekemeke shi ne ‘dan takararsu na kujerar mataimakin shugaban jam’iyya
Tinubu ya nemi majalisar koli ta shari’a da ta kafa wani sashi na harkokin siyasa domin wayar da kan mabiya addinin game da samar da shugaban kasa Musulmi.
Jigon PDP, Bode George, ya bayyana cewa zai tattara ya koma kasar Ghana idan tsohon gwamnan jihar Lagas, Bola Tinubu, ya zama shugaban kasar nan a zaben 2023.
Gabannin babban taronta na kasa, tsohon gwamnan jihar Borno, Sanata Ali Modu Sheriff ya janye daga takarar kujerar shugaban jam’iyyar APC mai mulki na kasa.
Gwamna Tambuwal na jihar Sokoto ya bayyana cewa shugaban kasa Buhari bai fahimci yadda ake shugabancin zamani ba. Cewa shi da Najeriya tamkar auren dole ne.
Tsohon darekta janar na National Emergency Management Agency (NEMA), Alhaji Mohammed Sani Sidi, ya bar jam’iyyar APC daga PDP, Nigerian Tribune ta ruwaito. Sidi
Duk da shugaban ƙasa,Muhammadu Buhari, ya faɗi wanda yake so ya zama shugaban APC na ƙasa, wasu yan takarar sun juya masa baya sun mika Fom bayan sun cike.
Shugaban kwamitin rikom kwarya na APC ta ƙasa kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya gana da sakataren kwamitinsa, Sanata John Akpanudoedehe, a Abuja .
Siyasa
Samu kari