Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Wasu malamai biyu a mazabar Mani da Bindawa sun nuna rashin amincewarsu da tsaida mace a matsayin yar takarar kujerar Majalisar wakilai a inuwar APC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa jam’iyyar APC ta yi magudi a zaben shugaban kasa na 2019 da ya sha kaye a hannun Buhari.
A halin yanzu dai wani rikici ya sake kunno kai a APCn jihar Kano, yayin da rahotanni ke cewa dan takarar mataimakin gwamna Murtala Sule Garo da Ganduje ya zaba
Kamar yadda suke shirin kammala wa’adi na biyu kan karagar mulki a 2023, wadannan jerin gwamnoni na Najeriya ba za su iya sake neman takarar kujerar gwamna ba.
Dan takarar gwamna a jihar Plateau, Ambasada Yohana Margif, ya fice daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki bayan ya siya fom na miliyan 50.
Tsohon Ministan Sufuri kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi, a Kano ranar Laraba ya ce ya fi shugaban jam’iyyar APC na kasa
Kamar yadda yake faruwa a kowane yanayi na siyasa a Najeriya a duk lokacin da ake gudanar da zabuka, a kullum sai an samu masu fafutukar takara da masu neman su
Bayan kammala karɓan Fom ɗin da yan takara musamman na shugaban kasa suka saya, APC ta fitar da bayanan wasu mutum uku da suka gaza maida Fom ɗin kawo yanzu.
Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Ganduje da sanata mai wakiltar Kano ta Arewa, Barau Jibrin sun ziyarci dan takarar mataimakin gwamna na sassanci a APC, Murtala Gar
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a yanzu haka, Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilinsa na barin jam’iyya mai mulki, APC inda ya
Siyasa
Samu kari