Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Shugaban ma'aikatar fadar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano, Ali Makoda, ya jagoranci wasu fitattun yan siyasa sun fice daga jam'iyyar APC sun koma ja
Abubakar Malami, Antoni-Janar na Tarayya kuma Ministan Shari'a, ya janye takararsa ta neman gadon kujerar Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi. Bayan watanni ana
Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano ya ziyarci sanata mai wakiltar Kano Central, Ibrahim Shekarau. Daily Trust ta rahoto cewa tsohon gwamnan (Shekara
Bayan tuntuba da shawarwari kan halin da siyasa ke ciki a yanzu, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Mr Gbenga Olawepo-Hashim ya janye takararsa a zaben
Shahararren mawakin Najeriya, Portable ya sa jama'a a shafukan sada zumunta suna ta maganganu bayan da ya yada hoton yakin neman zabensa a Instagram, inda aka
Kallo ya koma sama yayin da jirgi ya sauke Sanata Rabiu Kwankwaso da wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar APC mai mulki a filin jirgin Malam Aminu Kano yau Jumu'a.
Gamayyar kungiyoyin Arewa CNG a ranar Alhamis, 12 ga Mayu, sun yi watsi da kalaman da kungiyoyin Igbo ke yi na cewa wajibi ne a baiwa Igbo mulkin Najeriya a 202
Ministan kwadugo da rage zaman kashe wando, Dakta Chris Ngige, ya janye kudirinsa na takarar shugaban ƙasa a 2023, ya zayyano dalilinsa na ɗaukar wannan matakin
Wasu majiyoyi sun bayyana cewa ga dukkan alamau tsohon shugabana ƙasa, Goodluck Jinatajn ba zai takara shugaban ƙasa a jam'iyyar APC ba, har yanzu be cike Fom b
Siyasa
Samu kari