Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Za a ji Fitaccen mawakin nan mai busa sarewa, Tee Mac Omatshola Iseli, ya gargadi mutanen Najeriya a kan zaben Bola Tinubu ya zama shugaban kasa a zaben 2023.
Yayin da guguwar sauya sheƙa ke cigaba da kaɗawa a siyasar ƙasa, wasu mataimakan gwamna a Kebbi da wasu shugabannin APC da Mambobi mata a Bauchi sun koma PDP.
Shugabannin jam’iyyar NNPP daga jihar Neja sun taru, sun bukaci a hana Yahaya Ibrahim Mohammed Sokodeke shiga takarar Gwamna. Lamarin har zai iya kai wa kotu.
Abuja - Tsohon Shugaban Hukumar Kare Hakkokin Dan Adam ta Najeriya, Farfesa Chidi Odinkalu, ya bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin malalaci da.
Gwamnonin jam'iyyar PDP da ke biyaya ga gwamnan Rivers, Nyesom Wike, sun bada wasu sharruda ga dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar, kafin su mara masa baya
Gwamnatin tarayya ta mayar da martani kan barazanar da Sanatocin jam’iyyar PDP suka yi na tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari, The Cable ta ruwaito a yau.
Tsohon mai neman takarar shugabancin kasa a jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya yi rubutu mai ratsa zuciya don taya Asiwaju Bola Tinubu murna bisa karfin halinsa. A
An zabi Mallam Nasir El-Rufai, gwamnan Jihar Kaduna da Adams Oshiomhole, tsohon gwamnan Jihar Edo domin jagorantar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa
Biyo bayan sauya sheƙar Sanata Yahaya Abdullahi daga APC zuwa PDP. jam'iyyar mai mulki ta ayyana sunan Sanata Abdullahi Gobir a matsayin sabon jagoran majalisa.
Siyasa
Samu kari