Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamna Abdullahi Sule na Jihar Nasarawa ya ce zaben shugabancin kasa na 2023 tsakanin jam'iyyar APC da PDP ne, rahoton Channels Television. Da ya ke watsi da yi
Da alama Rikicin cikin gida ya nutsar da Jam’iyya, INEC ta fitar da ‘Yan takaran 2023 babu APC. Jam’iyyar ta samu kanta ne a cikin wasu rigingimu na cikin gida.
Tsohon mai neman takarar gwamnan kuma jigo a jam'iyyar APC, Bashir I. Bashir ya fice daga jam'iyyar mai mulki. A cikin wasika da ya aike wa shugaban jam'iyyar n
Za a ji shugaban jam’iyyar NNPP a Katsina ya yi kira ga Mai girma Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ajiye mulki, Jam’iyyar NNPP ta koka kan batun tsaro.
Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri, ya ce daliget din da suka sayar da kuri'unsu a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam'iyyar APC suna nadamar abin da
Siyasar Najeriya ta ɗauki sabon babi yayin da yan takarar shugaban ƙasa suka fara musayar yawu, Peter Obi na LP ya sauke yatsan da Atiku ya nuna masa kan 2023.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sake caccakar abokin hamayyarsa Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023 mai zuwa.
Mai jaridar Sahara Reporters ya fallasa Garba Shehu, ya zarge shi da zagon-kasa. ‘Dan takaran shugaban kasan na AAC ya ce bai taba fadawa kowa labarin nan ba.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, yayin amsa tambayoyi a Makurdi, ya bayyana cewa ba zai yi musu da Atiku ba, saɓanin su na gida ne kuma tuni aka shawo kansa
Siyasa
Samu kari