Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Duk irin abin da ya je, ya dawo a jam'iyyar hamayya ta PDP, Ayodele Peter Fayose ya sake nanata cewa babu abin da zai sa ya fice daga PDP zuwa jam’iyyar APC ba.
Rotimi Akeredolu shi ne wanda zai jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC a Kudu maso yamma. Sakataren yada labaran Gwamnan yace an zabe shi tun a Agusta.
Ganin fiye da 70% na al’umma matasa ne, Janar Tukur Yusuf Buratai (rtd) yace jam’iyyar APC za tayi galaba a 2023, tsohon sojan, ya yi kira a zabi Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, yace tabbas abinda aka yi ba kyauta wa gwamna Nyesom Wike ba, kuma ya zama tilas a nemi masalaha kafin lokaci ya ƙure.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Ogun ta tara malaman Musulunci da na kirista domin gudanar da addu'o'i na musamman kan babban zaben 2023.
Bayan dogon lokaci, jam'iyyar PDP ta bayyana mambobin majalisar yaƙin neman zaɓen Atiku Abubakar, daga ciki an hangi tsofaffin hafsoshin sojin ƙasar nan uku.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da karar da jamiyyar PDP ta shigar na neman a soke takarar Bola Tinubu na jamiyyar APC da Peter Obi na LP
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano ta zargi jam'iyyar APC da shirya yadda zata rage yawan masu kada kuri'u ta hanyar yaudara tare da kwace katinan zaben jama'a.
Tsohon kakakin majalisar wakilan Najeriya, Alhaji Ghali Umar Na'Abba, yace gwamnonin jihohi a Najeriya sune babbar barazana ga damokaradiyyar kasar nan duka.
Siyasa
Samu kari