Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Alhaji Anas Waziri, shugaban kungiyar magoya bayan Matawalle a jihar Sokoto da daruruwan masu mara masa baya sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa ta APC.
Mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Taofeek Arapaja, ya magantu kan dalilin da yasa shi da takwarorinsa a kwamitin ayyuka, NWC, na jam'iyyar suka mayar d
A shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen dake tafe, Bola Ahmed Tinubu, ya jawo gwamnan jihar Yobe, ya naɗa shi mashawarci na musamman a tawagar yakin neman zaɓe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya jaddada cew ahar yau yana kokarin rarrashin mambobim PDP da suka nuna fushi domin dunkule wa wuri 1.
Tahir Mamman ya yi jawabi yana karyata rade-radin da ke yawo cewa SGF bai tare da Bola Tinubu. Masanin shari’ar ya nuna babu zaman kasa da SGF yake yi a 2023.
Yayin da siyasa ta kankama ta kowane ɓangare a Najeriya domin tunkarar babban zaɓen 2023, a jihar Edo, Jam'iyyar PDP ta rasa ɗaruruwan mambobinta, sun koma APC.
Mai neman kujerar sanatan Kaduna ta tsakiya a babban zaben dake tafe, Muhammad Sani Dattijo, ya bayyana hujjar da yake ganin dole yan arewa su yi APC a 2023.
Wata kungiyar goyon baya ta jam'iyyar APC mai mulki a kasa, ta koka kan rashin saka sunan ministan harkokin mata, Pauline Tallen, Shugaban mata na kasa na APC
‘Dan takarar shugaban kasa a inuwar African Action Congress ya yi takaddama da takwarorinsa a taro. Omoyele Sowore ya yi cacar baki da Manjo Hamza Al-Mustapha.
Siyasa
Samu kari