Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
dan takarar jam'iyyar hammaya mafi girma a nigeria alhaji atiku abubakar yace jam'iyyar apc mai mulki ba abinda ta kawao yan nigeria face halin ha ula'i da wuya
Dan takarar gwamnan jam'iyyar APC a wata jihar Kudu ya bayyana yadda ya shirya amfani da baiwar da Allah ya yiwa Yahoo Boys wajen ciyar da jiharsa gaba a 2023.
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ya jaddada halascin zaben fidda gwanin Jam'iyar PDP da ya samar da Oladipupo Adebutu a jihar Ogun.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya yiwa matasa alkawarin samun kulawa ta musamman idan har ya lashe zaben shugaban kasa.
an ga zara da hanann yaya ga shugaba muhammadu buhari a wajen yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyya apc mai mulki a nigeria a makon nan da shu
Wasu 'yan tafiyar Team Gamji for Asiwaju/Shettima Presidency sun yi wa Bola Tinubu alkawarin kuri'un mutanen Jihar Kogi a Takarar Shugaban Kasa da za ayi a 2023
Uwargidan ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP, Titi Atiku Abubakar, ta sanar da cewa mijinta ne ya lashe zaben 2019 amma APC tayi masa fashinta.
Jam'iyyar PDP ta yi biyayya ga umarnin babbar Kotun tarayya dake zama a Owerri, Imo, ta sake shirya sabon zaben fidda gwani a mazabar Sanatan Bauchi ta kudu.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC zai shilla jihar Bayelsa domin yin kamfen dinsa. An ce tuni an kammala dukkan shiri.
Siyasa
Samu kari