Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Kotun sauraron kararrakin zabe dake zama a Ekiti ta jaddada nasarar Oyebanji a zaben Gwamnan jihar da aka yi a watan Yunin 2022. Kotun ta kori karar Segun Oni.
Mai neman zama shugaban kasa a zaben 2023 karkashin inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sha alwashin maida hankali kan manyan abubuwa biyu idan ya ci zabe.
Za a fahimci Jam’iyyar Labor Party ta bakin Darektan yakin neman zaben shugaban kasa, tabbatar da cewa tana da goyon bayan Olusegun Obasanjo a zabe mai zuwa.
Za a ji abin da ya sa wasu daga cikin Gwamnonin PDP suka zauna da su Bola Tinubu, ‘Yan G5 sun yi wata haduwa da Tinubu da Jiga-jigan Jam’iyyar APC a kasar waje
Gwamnan jihar Gombe ya bayyana irin kokarin da gwamnatin ACP ta yi, ya kuma fadi yadda zai yi don tabbatar da an ci gaba da hako mai a Arewa. Ya fadi ta yaya.
Gwamnan jihar Ebonyi yana takaran Sanatan kudan jihar a karkashin APC. Wani Basarake ya ce duk wanda yake adawa da David Umahi zai mutu kafin Disamban badi.
Rikicin Peoples Democratic Party ya cabe tsakanin ‘Yan G5 da bangaren 'dan takara, Atiku Abubakar. Dokar PDP ta bada dama a hukunta wanda aka samu da laifi.
Yayin da ya rage kasa da watanni biyu a fafata zaben 2023, jam'iyyar Kwankwaso ta samu karin goyon baya yayin da tsohon dan majalisa a Gombe ya shiga NNPP.
Majalisar dattawa ta bayyana amincewarta Buhari ya sake cin bashin kudade yayin da ake tsaka da wasu ayyuka an ce cin bashin zai ba da dama a kammala aiki.
Siyasa
Samu kari