Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara, Yusuf Idris, ya karyata rahoton da ke yawo cewa na gaban goshin Matawalle sun sauya sheka zuwa PDP.
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar African Democratic Congress, Dumebi Kachikwu, ya bayyana cewa an gwada shi ya kamu da cutar Korona, ya killace.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi, kodinetan matasa yace lokacin kawai suke jira su raka Bola Ahmed Tinubu fadar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Shugaban Najeriya, Janar Muhammadu Buhari (Mai Murabus) ya yi jawabi takaitacce a taron kamfen jam'iyyarsa ta APC da ya gudana yau a Damaturu, jihar Yobe.,
Mamman Daura ya tona yadda aka tafka magudi, aka murdewa Muhammadu Buhari zabe. Malam Daura ya na ganin murdiyar PDP ce ta hana su nasara a 2003, 2007 da 2011
Da aka je kotu, an ji labari an yarda Shehu Umar ne wanda ya lashe zaben tsaida gwani na Sanata a Bauchi. Sauran wadanda aka yi kararsu sun hada da APC da INEC.
Za a ji Shugaban PCC na Imo bai yarda da Emeka Ihedioha ba, ya ce 'dan siyasar yana cikin wadanda ake ganin su na yaudarar ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar
A yau Gwamnan Osun, Ademola Adeleke ya yi zama Shugaban Najeriya a farko a Aso Rock. Adeleke ya yabi shugaban kasar da cewa gwamnatinsa ta gyara harkar zabe.
Jam'iyyar Labour ta jihar Bayelsa ta cire shugaban ta na jihar, Eneyi Zidough saboda zarginsa da almubazaranci da kudi, saba dokokin jam'iyya da wasu laifukan.
Siyasa
Samu kari