Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Yan takarar shugaban kasa a Nigeria sun bazama neman kuri'un yan yankin arewa maso yammacin Nigeria, domin sune suke da rinjayen kuri'u mafi yawa a kasar..
Nasiru Yusuf Gawuna ya bayyana cewa duk wanda Allah ya bai wa mulkin jihar Kano za su bi shi su kuma ba shi shawara ta hakika, domin ci gaban al'ummar jahar.
Dan takarar gwamnan jihar Kano a APC, Nasiru Yusuf gawuna yace shi baiga wata rashawa ko cin hanci da ake fada akwai a gwamnati ba, kamar yadda wasu suke fada
Yayin da babban zaben 2023 ke kara matsowa, jam'iyyar All Progressive Congress (APC) ta rasa dubban mambobinta a jihar Bauchi inda suka koma jam'iyyar PDP.
Sen. Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, yana ganawar sirri da Rochas Okorocha a gidansa a Abuja
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, yayi subul da baka a yayin kamfen a Kogi ya ce a zabi jam'iyyar APC
Kwana 41 kafin babban zaben shugaban kasa a watan Fabrairu, tsohon kwamishinan ayyuka, Sufuri da gidaje a jihar Ebonyi, Paul Okorie, ya tattara ya bar APC.
Gwamnan APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa gwamnonin APC ke ci gaba da marawa dan takarar shugaban kasa Tinubu baya a zaben 2023, ya fadi dalili daya.
A wajen taron NESG Bola Tinubu mai takara a jam’iyyar APC ya gabatar da manufofin da yake da shi a bangaren tattalin arzikin kasa daga janye tallafi zuwa bashi.
Siyasa
Samu kari