Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Jam'iyyar Labour ta jihar Nasarawa ta dakatar da wasu manyan mambobinta 11 ciki har da sakatare da ma'aji kan zarginsu da cin amanar jam'iyya da wasu abubuwa.
Abubakar Yalleman, dan majalisa mai wakiltar Mallammadori/Kaugama da ke Jihar Jigawa ya shiga jerin masu neman gaje kujerar Femi Gbajabiamila, kakakin NASS.
Gwamnan Sakkwato mai jiran gado na jam'iyar APC, Ahmed Aliyu, ya ce yana bukatar haɗin kan kowace jam'iyya wajen dawo da jihar kan turba da ɗaga martabarta.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta fito ta nesanta kanta da shirin kifar da gwamnatin ƙasar nan da ake ƙullawa. Jam'iyyar tace sam ko kaɗan ba ta da hannu a ciki.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya yi raddi kan masu cece-kuce kan naɗe-naɗen da yake yi a gwamnati watanni biyu gabanin wa'adinsa ya kare a kan mulki.
Kungiyar IPAC ta ba hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS shawarar kama wasu 'yan siyasa da ke son kafa gwamnatin wucin gadi kafin rantsar da Bola Ahmed Tinubu.
Tun Bayan da Dr Nasiru Yusuf Gawuna Ya Taya Abba Gida Murnar Lashe Zabe Aketa Samun Mutane na Maida Martani Yadda Mutane Sukayi Mamakin Yadda Gawuna Ya Taya
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa Allah kaɗai abin godiya bisa nasarar da jam'iyyarsa ta samu a babban zaɓdn da ya gabata kwanan nan.
Gwamnan jihar Ribas yana ganin akwai bukatar a samu shugabanci mai karfi yau a PDP. Nyesom Wike ya ce babu labarin N12.5bn da aka tara lokacin zaben shugabanni
Siyasa
Samu kari