Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Babbar Kotun tarayya mai zama Warri, jihar Delta ta tunbuke hadimai 18 da shugabar hukumar raya yankin Neja Delta, Lauretta Onochie, ta naɗa ba kan ka'ida ba.
Gwamnonin jam'iyyar APC, sun shirya gudanar da taro domin kawo ƙarshen tirka-tirkar da ake yi kan shugabancin majalisa ta 10. Gwamnonin za su yi taron ne a yau.
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya musanta rahotannin da ke yawo cewa ya ince da fitar da N2bn domin siyo motocin kece raini, ga kansa da mataimakinsa.
Babban sufeto janar na 'yan sandan Najeriya Usman Baba ya ce suna sanya idanu a kan duk 'yan siyasar da ke yin kalamai na tunzura jama'a sannan kuma duk wanda
Bukola Saraki ya ba Gwamnoni da za su sauka lakanin rayuwa bayan an bar fadar gwamnati, ya fadawa Gwamnoni masu barin-gado abin da ke hada rikici bayan an sauka
Idan Bola Tinubu ya zama Shugaban kasa, Olusegun Mimiko ya ce dole gwamnatin tarayya ta canza tsarin aikin ‘yan sanda da fasalin kasa, a kuma cire tallafin mai.
Olujonwo Obasanjo ya na tallata takarar Godswill Akpabio a majalisar dattawa, ya ce Sanatan ya cancata domin ya saye fam a takarar shugaban kasa, amma ya janye.
Godswill Akpabio ya ce Sanatoci kusan 70 ke goyon bayan shi, kuma adadin ‘yan bangarensa za su iya kai 86, ya shaida haka ne da ya gana da Gwamnan jihar Legas.
Majami’ar jam’iyyar PDP ta kasa ta sanar da yin azumi mako guda da addu’o’i don samun nasarar tsohon mataimakin shugaban kasa a kotun sauraron kararrakin zabe.
Siyasa
Samu kari