Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
A yau Litinin 29 ga watan Mayu ne aka fatan rantsar da zababben shugaban kasa Bola Tinubu. An shirya yin bikin ne a Eagle Square, Abuja misalin karfe 10 na safe
A ranar Litinin, 29 ga watan Mayu ne aka rantsar da zababben gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda akan mulki. Dikko shi ne tsohon daraktan hukumar SMEDAN.
A yayin rantsar da sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir matakalar taron ya rushe jim kadan bayan an rantsar da shi, yayin da jama'a suka yi wa sarkin Kano ihu.
An tafka ruwan sama a wurin taron bikin rantsarwa na shugaban kasa a yau Litinin 29 ga watan Mayu a Abuja, wanda hakan ya jawo tsaiko a wurin taron bikin na yau
Najeriya ta yi sabon shugaban ƙasa bayan an rantsar da Asiwaju Bola Tinubu, a matsayin sabon shugaban ƙasa. Kafin Tinubu Najeriya ta yi shugabanni da yawa.
Wani jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), James Faleke, ya ce shugaban kasa mai jiran gado, Bola Tinubu zai sanar da ministocinsa cikin kwanaki 60.
Shugaba Buhari ya ce ya matsu ya koma Daura da ke jihar Katsina bayan ya gama mulkinsa a yau Litinin 29 ga watan Mayu, ya ce zai koma ne don kula da dabbobinsa.
Za a ji labari Gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gamu da cikas a bukin rantsar da sabon shugaban kasa a Eagle Square da ke Abuja.
Gwamnan jihar Kebbi mai barin gado, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu ya yi wasu sabbin nade-nade yan awanni kafin ya mika mulki ga zababben gwamna, Nasiru Idris.
Siyasa
Samu kari