Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Tsohon Ministan Buhari, Ogbeni Rauf Aregbesola ya nemi gafarar tsohon Gwamna Adegboyega Oyetola da wasu da ya batawa rai a cikin shekaru hudu da suka gabata.
Gwamnonin Najeriya sun ziyarci Shugaba Tinubu a fadarsa da ke Abuja. Sun bayyana masa goyon bayansu kan cire tallafin man fetur da ya samu nasarar aiwatarwa.
A ranar Laraba, 7 ga watan Yuni, Boss Mustapha, tsohon sakataren gwamnatin tarayya ya mika takardun ofishinsa ga magajinsa, Sanata George Akume a birnin Abuja.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya kaucewa “wuka mai guba” da nade-nadensa na baya-baya.
A yau ne aka ji labari Mai girma Bola Tinubu ya yi zama da Gwamnonin Najeriya, ya nuna sai an yi maganin talauci a kasar nan, ya ce lamarin talauci ya baci
Sanata Abdul Ningi ya ce mambobi 67 ne ke bayan Abdulaziz Yari a kokarinsa na zama shugaban majalisar dattawa, ya ce ya kamata a bari mambobin su zabi ra'ayinsu
Shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yana da ikon yin wasu nade-nade a majalisarsa ba tare da neman yardar mambobin majalisar dokokin tarayya ba.
Tsohon ɗan takara gwamna a jihar Edo kuma babban jigo a jam'iyyar PDP, Ken Imasuagbon, ya yi murabus daga kasancewa mamban jam'iyyar a wata wasiƙa da ya rubuta.
Hakeem Baba Ahmed ya ce tikitin Muslim-Muslim yaudarace kawai, ba wani amfani da ta yiwa musulmi. Ya bayyana haka ne a cikin wata hira da aka yi da shi kan.
Siyasa
Samu kari