Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Ɗan takarar gwamnan jihar Oyo, na jam'iyyar APC, Teslim Folarin ya bayyana cewa saboda Shugaba Tinubu ya lashe zaɓe ne aka yi masa butulci ya faɗi zaɓen gwamna.
Gamayyar kungiyar shugabannin jihar Ribas sun yi kira ga shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya duba yiwuwar nada Sanata Magnus Abe a matsayin minista.
Gwamnan Katsina ya na cikin masu ra’ayin cewa yawan yankin Arewa na cikin matsala. Dikko Radda ya ce son kai, rashin hadin-kai da sanin darajar manya ne sila.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Sani Yariman Bakura ya bayyana cewa sulhu na gaskiya ya kamata gwamnatocin Najeriya su yi da 'yan bindigan da suka addabi.
Gwamnatin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf, wanda aka fi sani da Abba Gida Gida, ta yi ƙarin haske kan ma'aikata 10,800 da aka dakata.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi ya goge wata wallafa da ya yi a twitter yana mai sukar ayarin motocin shugaba Bola Tinubu.
Bola Ahmed Tinubu ya yi bayanin hikimar daidaita farashin kasashen waje, ya ce kishin kasa ya jawo ya karya darajar Naira da nufin bunkasa tattalin arzikin kasa
Tsohon gwamnan jihar Benuwai da ya gabata, Samuel Ortom, ya musanta rahoto da ke yawo a soshiyal midiya cewa Tinubu ya zaɓe shi a cikin waɗanda zai ba Minista.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Saƙkwato ya cika alkawarin da ya ɗauka na dawo da biyan mutane masu lalurar nakasa tallafin N6,500 a kowane wata a jihar Sokoto.
Siyasa
Samu kari