Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Abuja - Duk mai rai mamaci ne, Allah ya yi wa fitaccen ɗan siyasa kuma makunsacin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, Idi Amin, rasuwa a Abuja.
An fara rigima a kan wanda zai zama shugaban marasa rinjaye a Majalisar Dattawa. Aminu Tambuwal da su Abdulrahman Sumaila Kawu sun fitar da takardar korafi.
Bello Matawalle ya yi wa Zamfara kar-kaf, ya bar ma’aikata babu albashi, amma ya na rabon kudi. Shugaban APC ya ce ya raba masu N200m domin ayi hidimar sallah.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara samun kansa cikin gagarumar matsala. Hakan ya faru bayan jam'iyyu huɗu sun ayyana yaƙi da tsohon gwamnan.
Jerin shaidun da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ya gabatar akan Shugaba Tinubu a kotun zaɓen sun bayyana.
Wani sabon rahoto ya nuna cewa akwai yunkuri da ake yi na haifar da gagarumin baraka a majalisar dattawa, inda sanatocin APC 22 ke shirin sauya sheka zuwa PDP.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia, ya kaddamar da kwamitin dawo da kadarorin gwamnati waɗanda yake zargin Ortom da mukarrabansa sun yi sama da faɗi da su.
Ɗan takarar Sanatan ami'iyyar APC, Muhammad Sani Abdullahi ya gbaatr da shaidu shida domin ƙalubalantar nasarar da takardun karatun Lawal Adamu na jam'iyyar PDP
Za a rugurguza gine-ginen da aka yi a lokacin Abdullahi Ganduje, amma sauran ginin da aka yi a filayen da aka saida a lokacin da Rabiu Musa Kwankwaso yake mulki
Siyasa
Samu kari