Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan zaben 2027. Atiku ya bayyana dan takarar da zai janyewa a jam'iyyar ADC.
Tsohon kwamishinan Kano, Muaz Magaji ya ce a shirye ya ke ya goyi bayan Abba Kabir Yusuf idan ya koma jam'iyyar APC ya fita daga tafiyar Rabiu Kwankwaso a NNPP.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya kammala shirye-shiryen komawa jam'iyyar APC mai mulki a shekara mai zuwa ta 2026.
A labarin nan, za a ji Shugaban Hukumar kula da allunan tallace-tallace a Kano, Kabiru Dakata ya hango yadda Abba Kabir Yusuf zai ci gaba da mulki bayan zaben 2027.
Bashir Ahmad ya bayyana cewa wata majiya mai tushe ta tabbatar da cewa Abba Kabir Yusuf zai shiga jam'iyyar APC daga NNPP da ya ke tare da Rabiu Kwankwaso
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Ministan Tinubu, Abdullahi Tijjani Gwarzo ya bayyana cewa suna maraba da duk wani yunkuri na sauya sheƙar Abba Kabir Yusuf.
A labarin nan, za a bi cewa hadimin Gwamnan Kano, Ibrahim Rogo ya jagoranci gudanar da taron mai ruwa da tsaki a NNPP da Kwankwasiyya don neman komawa APC.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya yi tsokaci kan zaben shekarar 2027. Gwamna Otti ya bayyana dalilin da ya sa zaben 2027 zai kasance mai sauki a gare shi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana cewa yana koyon abubuwa a wajen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.
Jam’iyyar NNPP ta amince ‘ya’yan marigayi ‘yan majalisar Kano, Sa’ad Aminu Sa’ad da Nabil Aliyu Daneji, su fafata a neman kujerun da suka zama babu kowa.
Siyasa
Samu kari