Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta zabi sabon kakakin majalisa da mataimakinsa bayan kotin daukaka kara ta soke zaben tsohon kakakin majalisar da mataimakinsa.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar yar majalisar jam'iyyar APC, Rukayat Motunrayo Shittu, mai wakiltar mazabar Owode/Oniru a majalisar dokokin jihar Kwara.
Rundunar sojin Najeriya ta yi Allah wadai da harin da masu zanga-zanga su ka kai musu a jihar Nasarawa kan hukuncin shari'ar zaben gwamnan jihar.
Dan majalisar mazabar Tudun Wada/Doguwa ya zargi jam'iyyar NNPP ta tafka magudi a zaben gwamnan jihar da ya gudana a 2023. Ya ce NNPP ta yi amfani da kuri'un bogi.
Shugaban majalisar dokokin jihar Ondo, Olamide Oladiji, ya yai bayanin shawarwarin da aka yanke yayin zaman sulhu da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Rahoton nan yana tattare da matsaya da jan hankali a kan hukunce-hukuncen kotuna a shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC daga bakin Sen Kawu Sumaila OFR.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta zargi kotun koli da kasa yanke hukunci a karar da Peter Obi ya daukaka. Jam'iyyar ta bayyana hakan a matsayin abun takaici.
Kafin a iya shirya zabuka masu nagarta, Attahiru Jega ya ce akwai gyare-gyaren da ake bukata, daga ciki ayi wa INEC garambawul sannan a gyara dokar zabe ta kasa.
A shekaru 23 da kafuwar jam’iyyar PDP a Najeriya, ta yi shugabanni da-dama. Yanzu kuma za ayi gangami domin zaben sabon Shugaban Jam’iyya da sakatare na kasa.
Siyasa
Samu kari