Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Shugaban ƙasa, A. Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su sauya duk wani gwamna da ya gaza kawo sauƙin da ya kamata idan babban zaɓe ya zagayo.
Duk tulin kuri'un da LP ta samu a Ojo a zaben 'dan majalisa sun tashi a banza. Kotun sauraron karar zaben Legas tayi hukuncin da bai yi wa 'yan adawa dadi ba.
An ji magoya baya sun shiga duhu a sakamakon haduwar Rabiu Musa Kwankwaso da Bola Tinubu bayan zaman da jigon na NNPP ya yi da Atiku Abubakar a gidansa kwanaki.
Ƙotun ɗaukaka kara mai zama a Owerri, babban birnin jihar Imo ta tsige Julius Abure daga kujerar shugaban jam'iyyar LP na ƙasa kana ta tabbatar da Lamidi Apapa.
Sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike, ya haramta sana'ar sayar da masara a ƙwaryar birnin na Abuja. Ya ce masu sayar da masara na janyowa.
Sakatariyar gwamnatin jihar Ondo, Princess Odu ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a zaɓi mace a matsayin gwamna tun bayan dawowar mulkin demokuradiyya a 1999.
Jam'iyyar PDP ta yi amanna cewa kwanakin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun kusa ƙarewa yayin da jami'ar Chicago ta amince za ta saki takardun karatunsa.
Rahoton nan ya nuna yadda matasa masu ruwa da tsaki a APC su ka samu sabani a junansu a game da wanda ya dace ya zama ministan harkokin matasa a gwamnati mai-ci
Jami'an yan sanda cikin shirin ko ta kwana sun mamaye babbar hedkwatar APC da ke birnin tarayya Abuja yau Alhamis yayin da ake shirin rantsar da mambobin NWC.
Siyasa
Samu kari