Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya yi watsi da raɗe-raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike ne ke daukar nauyin takarar Philip Shaibu a zaben gwamnan Edo.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, a martanin da ya yi kan tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya ce akwai kuskure alkalai suɓsoke zabe.
Kotun Daukaka Kara da ke zama a Abuja, ta sake tsige mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Jamilu Umaru Dahiru Barade na jam'iyyar PDP.
Za a ji yadda APC ta tsokano fadan Amaechi saboda a farantawa Wike rai. Eze Chukwuemeka Eze wanda jigon jam’iyyar APC ne bai goyon bayan yadda ake jawo Nyesom Wike.
Kotun ɗaukaka kara ta Abuja ta tabbatar da nasarar Musa Saidu Gude na jam'iyyar SDP a zaben mamban mazaɓar Uke/Karahi a majalisar dokokin jihar Nasarawa.
Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja ta tsige dan majalisar PDP, Suleiman Wanchiko, wanda ke wakiltar mazabar Bida I (Arewa) a majalisar jihar saboda takardar bogi.
Wata kotun daukaka kara da ke zamanta a jihar Legas ta yi watsi da Patrick Tonye-Cole, ya shigar a kan Gwamna Siminalayi Fubara na jam’iyyar PDP.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya ce yana da kwarin guiwar tumurmusa duk ɗan takarar da Gwamna Obaseki ya tsayar da zaben fidda gwanin PDP.
Farfesa Attahiru Jega ya jero matsalolin da INEC ta ke fuskanta da gyaran da za ayi. Ko da an gyara doka zabe, Jega ya ce akwai sauran aiki a gaban hukuma.
Siyasa
Samu kari