An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Shugabannin NNPP sun bukaci ayi adalci a shari’ar zaben Kano ko kuwa rikici ya barke a Afrika, jagorori da magoya bayan NNPP su na cigaba da zanga-zanga da addu’o’i.
Dino Melaye, dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben watan Nuwamba ya ce ba zai tafi kotu kallubalantan nasarar jam'iyyar APC ba.
Yanzu haka masu zanga-zanga sun mamaye wasu tituna a jigar Kani domin nuna adawa da hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na NNPP.
Jami'an tsaro sun harba barkonon tsohuwa mai sa hawaye, sun tarwatsa masu zanga-zanga magoya bayan jam'iyyar NNPP a babban ofishin INEC na jihar Kogi.
Shugaban cocin Jehovah Eye Ministry, Fasto Godwin Ikuru, ya shawarci ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya kyale yaronsa Gwamna Fubara.
Sanata Godswill Akpabio ya ce Najeriya ta kafa wani tarihi da ya dauki kasar Amurka shekaru 185 duk da cewa shekarun Amurka 247 da fara dimokuradiyya.
Obinna Nwosu, ɗan takarar majalisar wakilan tarayya a zaben 2023 ya sanar da cewa ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar ADC ranar Laraba.
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta zabi sabon kakakin majalisa da mataimakinsa bayan kotin daukaka kara ta soke zaben tsohon kakakin majalisar da mataimakinsa.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar yar majalisar jam'iyyar APC, Rukayat Motunrayo Shittu, mai wakiltar mazabar Owode/Oniru a majalisar dokokin jihar Kwara.
Siyasa
Samu kari