Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Rahoton nan yana tattare da matsaya da jan hankali a kan hukunce-hukuncen kotuna a shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC daga bakin Sen Kawu Sumaila OFR.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta zargi kotun koli da kasa yanke hukunci a karar da Peter Obi ya daukaka. Jam'iyyar ta bayyana hakan a matsayin abun takaici.
Kafin a iya shirya zabuka masu nagarta, Attahiru Jega ya ce akwai gyare-gyaren da ake bukata, daga ciki ayi wa INEC garambawul sannan a gyara dokar zabe ta kasa.
A shekaru 23 da kafuwar jam’iyyar PDP a Najeriya, ta yi shugabanni da-dama. Yanzu kuma za ayi gangami domin zaben sabon Shugaban Jam’iyya da sakatare na kasa.
Kungiyar Progressive League of Youth Voters (PLYV) ta bayyana cewa akwai wani shiri da ake yi na tayar da hargitsi a garin Kano a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Kotun daukaka kara ta kwace kujerar kakakin Majalisar jihar Nasarawa, Ibrahim Balarabe inda ta tabbatar da nasarar dan takarar jam'iyyar PDP, Ibrahim Sa'ad
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a birnin tarayya ta yanke hukunci kan ƙarar da ɗan takarar NNPP ya shigar kan nasarar Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba.
Masu zanga-zanga sun dira a hedikwatar jam'iyyar PDP ta kasa kan kiran a kori shugaban jam'iyyar na kasa inda suka bayyana rawar da ya taka a rikicin Wike da Fubara.
Hatsaniya kan batun shugabancin majalisar dokokin jihar Bauchi ta ƙaru bayan kotun ɗaukaka kara ta tuge shugaban majalisar da mataimakinsa kwanan nan.
Siyasa
Samu kari