Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Babbar kotu a jihar Legas ta garkame jigon APC, Wahab Hammed kan zargin siyan kuri'u a zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan Faburairu na wannan shekara.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Agbo Major ya bayyana dalilin korar Rabiu Kwankwaso daga jami'yyar inda ya ce ya na son kwace madafun iko da mamaye jami'yyar.
Jigon jam'iyyar NNPP, Adekunle Aderibigbe ya yi magana kan tabbatar da korar Kwnakwaso da masu ruwa da tsakin jam'iyyar a yankin Arewa maso Gabas suka yi.
Yayin da shari'o'in kan zaben gwamnonin Kano, Zamfara da Filato suka kai gaban kotun koli, wasu kungiyoyi sun bukaci alkalai su tabbatar da zabin talakawa.
Hukumar yan snada reshen jihar Kogi ta tabbatar da cewa waus yan bindiga sun yi awon gaba da muhimman takardun karar zaben gwamnan jihar Kogi da ke gaban kotu.
Yayin da ake shirin fara shari'a a kotun koli, Gawuna na APC ya kuma samun goyon bayan akalla lauyoyi 500, waɗanda zasu mara masa baya don kwato hakkinsa.
Dokta Bonieface Aniebonam wanda ya kafa NNPP ya raba gardama kan takaddamar sahihancin zaman Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano, dan jam'iyyar NNPP.
Jam'iyyar PDP ta fara farfaɗowa da nufin warware dukkan rigingimun cikin gida, ta umarci mambobinta su garzaya su janye kararrakin da suka shigar gaban kotu.
Peter Obi ya dauki lokaci mai tsawo yana ta sukar gwamnatin APC. Kashim Shettima ya fitar da jawabi cewa Peter Obi mayaudari ne, har yanzu yake haushin rasa zabe.
Siyasa
Samu kari