Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Farfesa Anthony Okorie Ani ya lashe zaben fidda gwani da aka gudanar don maye gurbin Sanata Dave Umahi a mazabar Ebonyi ta Kudu a Majalisar Dattawa.
Shugaban kwamitin yada labarai da harkokin midiya na majalisar dattawa ya karyata rahoton wasu kafafen watsa labarai kan batun tallafin buhunan shinkafa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Benuwai ta tabbatar da cewa wasu manyan shugabanninta guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki, ta musu fatan alheri.
Akalla jihohi hudu ne shari'ar gwamnonin su a Kotun Koli za ta fi daukar hankali a 2024, la'akari da tataburzar da aka sha a shari'o'in a 2023...
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Yayin da ake dakon ranar yanke hukunci a kotun koli kam zaben Kano, magoya bayan NNPP sum koma.ga Allah, sun yi taron addu'a da rokon Allah ya ba Abba nasara.
Gawar tohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, wanda ya mutu a Jamus ta iso gida Najeriya yau Jumu'a, 5 ga watan Janairu, 2024, ya mutu ne sakamkon ciwon daji.
Ana zargin cewa jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da Atiku Abubakar na kokarin kwace ragamar shugabancin jam'iyyar domin amfani da damar a zaben 2027 da ke zuwa.
Gwamna Caleb Mutfwang ya bayyana cewa Kotun Daukaka Kara ba ta yi masa adalci ba inda ya roki Kotun Koli da ta ayyana shi a matsayin gwamnan jihar Plateau.
Siyasa
Samu kari