Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Babban jigo a jam’iyyar APC, Victor Giadom ya ce ana addu’a Nyesom Wike ya canza shawara, yayi watsi da PDP. A lokacin da gwamnonin za su fara shari’a a kotun koli.
Za a kashe makudan kudi da sunan gyare-gyare a majalisar tarayya. Face-face, gyare-gyare da ‘yan kwaskwarima a nan da can za su ci Biliyoyin kudi a majalisar.
Wasu tsoffin gwamnonin PDP sun ce ba za su yi duk wani da aka tsayar a zaben 2023 ba sai dai su yi Bola Ahmad Tinubu a zaben da za a yi shekarar 2027 mai zuwa.
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi addu'a na musamman ga Gwamna Abba Kabir don samun nasara a Kotun Koli yayin taya gwamnan murnar cika shekaru 61 a duniya.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tibubu ya bayyana gargadinsa ga shugabannin tsaron Najeriya kn yadda tsaro ke ci gaba da lalacewa a yanayin da ake ciki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da Gwamna Hyacinth Alia sun samu sabani kan dakatar da zaben fidda gwani na zaben cike gurbi a jihar Benue.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sake yin nasarar karbar wani Sanata kuma tsohon Minista zuwa APC a yau Asabar a jihar Nasarawa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gargadi Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers Kan zabe mai zuwa a shekarar 2027 inda ya ce zai gane waye babba a tsakaninsu.
A Kano, karamin kotun da na daukaka kara duk sun tsige gwamnatin Abba Kabir Yusuf, aka tabbatar da nasara ga Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, yanzu ana jiran kotun koli.
Siyasa
Samu kari