Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Dakta Chris Ngigex ya bayyana shirin jam'iyyar APC na karɓe mulki daga hannun APGA a jihar Anambra.
Farfesa Anthony Okorie Ani ya lashe zaben fidda gwani da aka gudanar don maye gurbin Sanata Dave Umahi a mazabar Ebonyi ta Kudu a Majalisar Dattawa.
Shugaban kwamitin yada labarai da harkokin midiya na majalisar dattawa ya karyata rahoton wasu kafafen watsa labarai kan batun tallafin buhunan shinkafa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Benuwai ta tabbatar da cewa wasu manyan shugabanninta guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki, ta musu fatan alheri.
Akalla jihohi hudu ne shari'ar gwamnonin su a Kotun Koli za ta fi daukar hankali a 2024, la'akari da tataburzar da aka sha a shari'o'in a 2023...
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Yayin da ake dakon ranar yanke hukunci a kotun koli kam zaben Kano, magoya bayan NNPP sum koma.ga Allah, sun yi taron addu'a da rokon Allah ya ba Abba nasara.
Gawar tohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, wanda ya mutu a Jamus ta iso gida Najeriya yau Jumu'a, 5 ga watan Janairu, 2024, ya mutu ne sakamkon ciwon daji.
Ana zargin cewa jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da Atiku Abubakar na kokarin kwace ragamar shugabancin jam'iyyar domin amfani da damar a zaben 2027 da ke zuwa.
Siyasa
Samu kari