Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Kotun koli za ta yi zama domin warware shari’o'in zabe da yawa a makon nan. Ana sa ran kotun kolin Najeriyar ta raba gardamar Abba v Gawuna ranar Juma’a
Kotun koli ta zartar da hukuncin karshe kan shari'ar zaben gwamnan jihar Benue Kotun ta tabbatar da nasarar Gwamna Hyacinth Alia na jam'iyyar APC.
Wasu Magoya bayan jam’iyyar APC sun fara shirin bikin rantsar da Gawuna a Kano. Mabiya Nasiru Gawuna sun ce idan dai ba a canza tsarin mulki ba, an yi waje da NNPP.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru da Chukwuma Odii na PDP.
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnonin jihohin Benue da Ebonyi a yau Litinin 8 ga watan Janairu a babban birnin Tarayya, Abuja.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Plateau ya bukaci kotun koli da ta tabbatar da hukuncin kotun daukaka kara wanda ya ba shi nasara a shari'ar zaben gwamnan jihar.
Babban jigo a jam’iyyar APC, Victor Giadom ya ce ana addu’a Nyesom Wike ya canza shawara, yayi watsi da PDP. A lokacin da gwamnonin za su fara shari’a a kotun koli.
Za a kashe makudan kudi da sunan gyare-gyare a majalisar tarayya. Face-face, gyare-gyare da ‘yan kwaskwarima a nan da can za su ci Biliyoyin kudi a majalisar.
Wasu tsoffin gwamnonin PDP sun ce ba za su yi duk wani da aka tsayar a zaben 2023 ba sai dai su yi Bola Ahmad Tinubu a zaben da za a yi shekarar 2027 mai zuwa.
Siyasa
Samu kari