Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Jam'iyyar APC ta shirya zaben shiga takarar majalisa, amma hatsaniya ta biyo baya. ‘Dan Takara ya kawo kara ga Abdullahi Ganduje yayin da rikicin tikiti ya barke.
Abba Kabir Yusuf ya yi awanni fiye da 12 a kan hanya kafin ya isa gidan gwamnati. Abba ya shafe awanni yana gaida ‘Yan Kwankwasiyya da sauran masu kaunarsa.
Abba Kabir Yusuf y fadi yadda Bola Tinubu ya warware abin da Ganduje ya so a shirya a Kotun Koli. Tinubu ya yi zama da gwamnoni domin ganin an zauna lafiya.
Buba Galadmina ya bayyana cewa, an samu nasara a kotun koli, da yanzu Najeriya ta kama da wuta kasancewar za a cutar da Abba Kabir Yusuf ta hanyar mulki.
Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya ce ba ya tsammanin sojoji zasu kara katsalandar a harkokin siyasar Najeriya nan gaba.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam;iyyar NNPP a zaben 2023, ya ce jam’iyyarsa da ta APC za su yi aiki tare a inda ya kamata.
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Ibrahim Danlami Kubau, ya yi magana kan dalilin Tinubu na kin tsoma baki a shari'ar zaben gwamnan Kano.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da wanda ya gaje shi a kujerar mulkin jihar Rivers, Gwamna Siminalayi Fubara.
Siyasa
Samu kari