Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Kotun Koli ta sanya ranar raba gardama a shari'ar zaben gwamnan jihar Kaduna tsakanin Gwamna Uba Sani na jam'iyyar APC da Isa Ashiru Kudan na PDP a Kaduna.
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar APC a Zaɓen 2023, Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi zabe.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada sabbin daraktoci 11 domin su jagoranci hukumomi daban-daban a ma’aikatar fasaha, al’adu da tattalin arzikin fikira ta tarayya.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabbin daraktoci 11 a ma'aiktar fasaha, al'adu da tattalin arzikin Fikira, a ranar Juma'a, 12 ga watan Janairu. Ali Nuhu ya samu shiga.
A cigaban shari’ar da ta biyo bayan babban zaben Najeriya na 2023, Jaridar Legit Hausa ta yi rubutu akan jerin gwamnoni 10 da suka yi nasara a kotun koli.
Gwamna Bala Mohammed ya yaba wa Shugaba Tinubu kan irin bin doka da kuma rashin tsoma baki a hukuncin Kotun Koli da aka yanke jiya Juma'a a Abuja.
Za a ji labarin yadda APC ta ga samu da rashi, aka bar Abba a matsayin Gwamnan Jihar Kano bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf da NNPP mai mulki.
Abba Kabir Yusuf ya bayyana jin daɗinsa bisa yadda Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima suka ƙi sanya baki a hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben Kano.
Jami'yyar NNPP a yankin Kudu maso Yamma ta yi martani kan hukuncin Kotun Koli da ta bai wa Gwamna Abba Kabir nasara a jiya Juma'a a birnin Abuja.
Siyasa
Samu kari