Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Gwamnan Kuros Riba, Bassey Otu ya koka kan yadda ta tsinci jihar a matsanancin rashin kuɗi domin gudanar da ayyuka kamar yadda gwamnan Kaduna ya yi zargin bashi.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gargaɗi masu ganin laifinsa kan aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce yana mutunta manya ne kawai.
An shiga cikin firgici yayin da shugaban jam'iyyar LP, Julius Abure ya sha da kyar bayan gobara ta kama gidansa sa ke birnin Abuja da safiyar yau Laraba.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa da Atiku Abubakar ya lashe zaben shugaban kasa da ya bar Najeriya.
Kwamitin mutum bakwai da babban alkalin jihar Edo ya kafa ya fara zaman domin bincike kan zargin da majalisar dokoki ke wa mataimakin gwamna, Shaibu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kaduna, ta yabawa gwamnan jihar Malam Uba Sani, kan ayyukan ci gaba da yake gudanarwa a fadin jihar.
Tsofaffin kwamishinoni a karkashin gwamnatin tsohon Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abia, sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC a jihar.
Arewa Think Tank ta gudanar da addu'o'i na musamman ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Kaduna, ta ce shiyyar Arewa ba za ta iya dakatar da Tinubu a 2027 ba.
Shugabar matan jam'iyyar NNPP a Arewa maso Yamma, Aisha Ahmed Kaita ta bayyana dalilinta na yin murabus a mukaminta inda ta ce har yanzu ita mambar jami'yyar ce.
Siyasa
Samu kari