’Yan bindiga sun kai hari Kano karo na uku a jere, inda suka kashe mutum tare da yin garkuwa da shugaban APC na yankin Rogo, Alhaji Audu Fanka Salisu Yahaya.
’Yan bindiga sun kai hari Kano karo na uku a jere, inda suka kashe mutum tare da yin garkuwa da shugaban APC na yankin Rogo, Alhaji Audu Fanka Salisu Yahaya.
Mataimakin Shugaban NDC na Arewa maso Yamma, Rabiu Bakinzuwo, ya janye goyon bayan Peter Obi ya koma bayan Atiku Abubakar saboda alkawarin maida tallafin fetur.
Jam'iyyar APC ta ce 'yan adawa masu kokarin hada kai a ADC ba za su yi tasiri a kan Bola Tinubu ba. Mai magana da yawun APC ya ce su za su yi nasara a 2027.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gaskiya kan zargin da ake yi wa mai gidansa da hannu a cire tallafi don kuntatawa yan kasa.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Alhaji Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa babu wani shiri da Kwankwaso ke yi na komawa APC, jita jita ce kawai ake.yaɗawa.
Sama da mambobi 5,000 sun bar LP, PDP, APGA sun koma APC a Enugu; Minista Nnaji ya yi Allah-wadai da haraji da wahalar rayuwa da ake fuskanta a jihar Enugu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, Sule Lamido da sauran jiga-jigan PDP sun fara ganawar sirri a Abuja domin shirin haɗaka a zaben 2027.
Wani jigo a Kwankwasiyya, Yusuf Sharaɗa ya bayyana cewa APC na nemam jawo kwankwaso ne ba don komai ba sai don ta samu nasarar lashe Kano a zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta yi shugabanni 8 daga kafata a shekarar 2013. Wasu daga cikin shugabannin sun sauka bayan wa'adinsu wasu kuma sun yi murabus a dole.
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbondiyan, ya bayyana cewa ba rikicin jam'iyya ne dalilin sauya sheƙar wasu gwamnonu ba, dole ce.
A wannan labarin, za a ji cewa APC reshen jihar Sakkwato ta bayyana cewa ba ta fargabar hadakar da 'yan adawa ke kokarin hadawa gabanin zaben 2027.
Siyasa
Samu kari