Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Wani hadimin gwamnan jihar Delta ya yi zargin cewa Sanata Nwoko ya tattara kayansa ya bar PDP ne ba don komai ba saboda ya hango ba zai samu tikiti ba a 2027.
Shugaban jam'iyyar SDP na kasa, Shehu Gabam, ya koka kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ke tsangwamar 'yan adawa. Ya ce shugaban kasan ba zai kai labari ba a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya caccaki 'yan siyasan da ke shirin yin hadaka domin kawar da Shugaba Bola Tinubu. Ya ce ta kare musu a APC.
Dan majalisar wakilai karkashin jam'iyyar PDP a Osun, Oluwole Oke, ya ce tsohon gwamna, Ogbeni Rauf Aregbesola har yanzu yana da tasiri a siyasar jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan rikicin da yake neman kan jam'iyyar PDP kasa. Gwamnan ya nuna cewa rikicin zai kara mata karfi.
Hadimin Bola Tinubu, Sunday Dare ya bayyana shirin yan adawa domin tunkarar 2027 a matsayin shiririta inda ya ce mai gidansa ya mayar da hankali wurin inganta kasa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban jam'iyyar NNPP a Gombe kuma tsohon dan majalisa, Hon. Rambi Ayala ya fice daga cikinta zuwa APC mai mulkin jihar.
Sanata Samuel Anyanwu ya ce ba zai yarda da duk wani yunkuri na sauke shi daga matsayin sakataren PDP na ƙasa ba, ya rubuta korafi ga sufetan ƴan sanda.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta mika kokon bararta ga 'yan Najeriya. APC ta bukaci 'yan Najeriya da ka da su bari jam'iyyar PDP ta dawo kan mulkin kasar nan.
Siyasa
Samu kari