Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Gwamnonin PDP sun sha alwashin kwace mulki a zaben 2027 mai zuwa. Gwamnonin PDP sun fadi haka ne bayan wani taron gaggawa da suka yi a jihar Delta.
Yayin da ake ci gaba da hasashen hadakar jam'iyyun adawa, jam’iyyar LP ta bukaci PDP ta manta da shiga zaben 2027, tana mai cewa jam’iyyar ta rasa jagoranci.
Tsohon dan majalisar tarayya, Hon. Ado Dogo Audu ya samu mukami a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa ga Gwmana Uba Sani na jihar Kaduna.
Mai magana da yawun shugaban APC, Oliver Okpala ya bayyana cewa ƴan Najeriya za su gane dabarar Bola Tinubu ta naɗim Ganduje a FAAN nam ba da daɗewa ba.
Musa Iliyasu ya yi zargin cewa madugun Kwankwasiyya na ƙoƙarin shiga jikin Tinubu ba don komai ba sai don samun mafakar da Abba zai samu zarcewa zango na 2.
Yayin da rikicin PDP ya ki ci ya ki cinyewa, Sanata Ned Nwoko ya fice daga jam’iyyar kuma ya koma APC, yana mai bayyana rikice-rikicen jam’iyyar a matsayin dalilai.
Dakatattun Yan majalisar Zamfara guda 10 sun yi zanga-zanga a Abuja, suna cewa hakan barazana ce ga dimukuradiyya tare da neman a yi musu adalci.
An fara kulle-kulle domin tunkarar zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Nasir El-Rufai na daga cikin tsofaffin gwamnonin da ake ganin za su yi takara da Tinubu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnonin jam'iyyar guda 12 suna wata ganawa a asirce a Asaba, babban birnin Jihar Delta, ba tare da bayyana dalilin ba.
Siyasa
Samu kari